Gidan Uncle Hausa Novel
-
Gidan Uncle 78
Dariya Yusuf yayi yace “ai hali zanen dutsene me hali bazai fasa ba Hameed halinka nanan kai ko jarababben mutum…
Read More » -
Gidan Uncle 75
Yanda Hajiya taga ta shigo gdanne yasata zuba mata ido sannu kawai tace mata ta bude qofar ta shiga daidai…
Read More » -
Gidan Uncle 73
Miqewa tayi ta shige dakinta ta kwanta tanajin haushi da tsanar duk wanda ya kasa yi mata gaisuwar rashin mijinta…
Read More » -
Gidan Uncle 72
Duk da faduwar da gabanta yakeyi hakanan ta qwaqulo murmushin qarfafa gwiwa tace dashi “zaka dawo ka samemu cikin amincin…
Read More » -
Gidan Uncle 74
Dagowa tayi ya sakar mata mayaudarin murmushinsa yace “muje inason ganawa dake” kawar da kanta tayi tace “kaje Ina zuwa”…
Read More » -
Gidan Uncle 79
Wani mugun kallo ta watsa masa baidamu da kallon da takeyi masa ba ya fara cire kayansa ya nufota ta…
Read More » -
Gidan Uncle 68
Tare sukayi alwalar suka fito ya shimfida musu sallaya sukayi sallar gdy ga Allah rakaa biyu yayi musu addu’a sosai…
Read More » -
Gidan Uncle 77
Murmushi Daddy yayi yace “aa tana gda saita yaye twins sannan zata tare…” Yanda ya wani zabura ne yasa Daddy…
Read More » -
Gidan Uncle 76
Kawar dakai Hajiya tayi tace “toni meye nawa a lamarin nan Hameed tsakaninku ne babu wanda zaiyi ma Umaimatu dole…
Read More » -
Gidan Uncle 70
Haka rayuwa taci gaba da tafiya tsakanin ma’auratan cikin so kulawa da tattalin juna D.S ya shardantawa kansa kullum zai…
Read More »