Hausa NovelsMijin Malama Book 1

Mijin Malama Book 1 Page 44

Sponsored Links

*MAGANIN GYARAN NONO MAI TADA KOMADAR NONO DA DUK WATA TAMOWA TA* *JIKINKI NONUWA ZASU CIKO SOSAI ANMA BANCE ZASU TSAYABA WANNAN MAGANI ANGWADA ANDACE HANZARTA KI MALLAKI NAKI YAR UWA 8K*
*TAREDA MAGANIN CIRE TUMBI DUK INDA KIKAI KAMAR KIN KUSA HAIHUWA AITA TAMBAYAR KI WATA NAWA IDAN KINSHIGA MATE KIZAMA KAMAR BABARSU DAN ALLAH KIZO KIJARABA 7k *INA AIKAYA KOWANI GARI DA YARDAR ALLAH INBAKI SHIRYA BA KIBARI KI SHIRYA SAI KUNZO NAGODE KAYAN* *AUNTY ZEE MOM MUJAHID KATSINA*
*KI TUNTUBENI A WANNAN LAYIN*
*08162859027*Wani lafiyayyen mari Abbu ya sauke Abraham a fuska yana huci tare da cewa “Who the hell do you think you are? Akan idanuna kake cewa a barka kaje ka sumbaci ƴar cikina? Sbd ka tabbatar mana kai mahaukaci ne baka san addini ba ko? Yanzu kai ko musulunci ne How do you think I will welcome you to marry my daughter, I will never let you marry Majeederh as long as I am alive in this world even if you are a Muslim, balle kuma ƙaton arne wanda babu ɗigon imani tunani a ransa” Uncle Isma’il ya ce
“Alhaji Abdul’aziz wannan ba mafita bace, kamar kana ƙara tunzura shi ne wlh,This is not the way to solve this problem, take heart please” Abbu ya girgiza kai ya ce
“Ba zan iya zama takaici ya tarwatsa mini zuciyata ba Isma’ila, Majeederh ta zame mini masifa da bala’i a cikin zuri’a kamar ita kaɗai na haifa? Ina sane fa time to time yake hauro mini gida kamar ɓaraho ya shigewa ɗakinta, tunaninta itama ban sani ba” Uncle Bello ya buɗe baki da mamaki bai ce komai ba ya juya ya kalli Abraham ya ce “Khalil, Majeederh kake so? Zaka iya kula da ita? Zaka iya musulunta?…,” Abbu ya yanke maganar Uncle Bello da faɗin “Me ya sa kuke mini haka ne wai? To idan baku yarda ba, bari na ƙara maimaitawa wlh wlh wlh tallahi ko wannan shegen yaron zai musulunta ba zan taɓa lamumce masa auren Majeederh ba, kai na rantse da Allah da Majeederh ta auri yaron nan gwara ta zama duk abinda take son zama, gwara ta dauma babu aure har ƙarshen rayuwarta, gwara ta zubar mini da shegu na dinga ganinsu da dai ace wannan yaron ya aureta, i hate him for no reason, don Allah ku saka shi ya fice mini daga cikin parlour” A hankali Uncle Isma’il ya ce “Khalil” Abraham bai ɗago kai ba, balle ya kalli Uncle Isma’il bai ma san me suke tattaunawa ba tunda da Hausa suke magana, yadda yake jin ihun Abbu ya san faɗa yake, zuciyarsa kawai yake kaiwa nesa da tuna al’ƙawarin da ya yiwa Majeederh. Uncle Isma’il ya ƙara cewa “Khalil je waje ka jira ni” Ya ɗaga kansa ya kalle shi calmly ya ce “Na je gun je?”
“A’a, ka je waje ka jirani itama tana can gidana ai” Miƙewa kawai ya yi jiki a sanyaye ya fice daga cikin parlourn ya jima tsaye yana kallon part ɗinta da yake a rufe yana jin kamar tana ciki musamman da ya ji zuciyarsa na bugawa da ƙarfi, tuna Uncle Isma’il kuma ya ce bata nan yasa ya nufi compound na gidan. Yana tsaye jingine da motarshi idanunsa rufe ya ji ance “Aa yau Little ne a gidan namu?” Jin muryar Aaliyyah ya sanya ya buɗe idanunsa tare da zuba mata a hankali ya ce “Baki iya gaisuwa ba?” Aaliyyah ta zare ido tana riƙe haɓa ta ce “Wa zan gaisar? Kai? Tab ka tuna sanda muke goyaka ne a baya muke maka wanka” Ya haɗe fuska tamau idanunsa ya ƙara yin ja kamar ba zai magana ba sai kuma ya ce “Kee!” Aaliyyah ta ce “A’a ba wani batun kee, sbd kaga ka zama ƙato kamar samudawan farko? Daga yau Anti zaka dinga ce mini” Bai kulata ba sai kuma da sauri ya ce “Ko jee ba taɓa ganin jikina ba, balle ke yarinya” Ta riƙe haɓa ta ce “Yarinya?” Ya yi mata banza yana kallon motar Uncle Isma’il ta ce “Bari na ƙarasa na gaji sosai” Ya jinjina kai ta ce “Ka gama secondary school?” Ya wani irin kallonta sai kuma ya ce “A’a” Ta yi Murmushi ta ce “Ka dage ka gama sai ka fara zuwa University school ɗin da nake Yusuf Mai tama” Silently ya ce “Ohk” Sbd at this time bai ma san me zai ce mata ba, kuma darajar jinin Majeederh dake yawo a jikinta ya sanya yake conversing da ita. Yana kallo ta shige ciki. Uncle Bello ya kalli Abbu ya ce “Amma har ranka baka ji kunya da ka ce wai kana kallo Khalil yake shigewa part ɗin Majeederh? Ba tare da taking any action ba, kuma kana ji a ranka kai uba na gari ne ko? Ka bada gudunmawa mai tarin yawa a rayuwar Majeederh yanzu kuma kana son bawa ƴar cikinka laifi?” Ya girgiza kai Uncle Isma’il ya ce “Alhji Abdul’aziz Please faɗa mini tun daga kan haihuwar Majeederh kawo yanzu da tayi growing up ta mallaki tunaninta sau nawa cikin dare ka taɓa tashi ka duba ɗakinta kaga yadda take kwana, ka duba kaga akwai problem da zamanta ita ɗaya a ɗaki ko babu? To mace bata taɓa girma a gaban iyayenta muddin ba aure tayi ta nufi gidan mijinta ba, yadda duniya ta lalace Majeederh ko maza take kawowa cikin gidanka take kwana da su ba zaka taɓa sani ba, tunda baka bincike yanzu ma da Khalil ke zuwa dalili ne ya sanya ka fahimci yana zuwa sbd ka saka idanunka akan shi, haka son shi. Yadda zamani ya lalace da waya ma kadai zai iya sawa yarinya ta lalace ta dinga aikata ba daidai ba a ɗakinta tunda tana ganin ita kaɗai take kwana take tashi, waya kuma babu mai binka mata balle asan me take, Alhj Abdul’aziz till now da kake wannan harbin iskar baka taɓa zama ka ji mene problem ɗin ƴarka ba, baka taɓa zama ka ji wanne hali take ciki ba, babu mai bata shawara akan rayuwarta kama gdy Allah ya baka yarinya ta gari wlh, amma ka iya zama ka buɗe baki kace wai yaro yana shiga cikin bedroom ɗin Majeederh bayan baka taɓa tsawatar masa ba, idan zaka tashi ka kula da rayuwar yaranka fine” Uncle Bello ya sauke numfashi ya ce “Muma fata muke mu rabu da Abraham lafiya a samu Majeederh tayi aure shikenan dole ya haƙura, amma kana surutun banza da iska kasan kaifin bakin uba akan yaransa? Baka gudun bakinka ya kamata haka kurum kaja mata masifa? Bama wannan ba kana da wanda zaka bawa aurenta ne?” Calmly Abbu ya ce “Still searching” Ya ce “Allah ya kyauta ni zan shige” Uncle Isma’il ya miƙe ya ce tafiya zan ni ma. Fitowa sukai a tare suka bar Abbu zaune dafe da kansa dake juya masa. Suna fitowa Compound Raihana na shigowa ita da wani yaƙunannen mutum jikinsa duk dauɗa talakan ƙarshe mai fama da halin rayuwa. Bayan ta gaishe su Uncle Bello ya ce “Wannan fa?”
Ta ɗan shafa kanta ta ce “Tasi’u sunansa” Ya ƙara cewa “Who’s he?” Ta ce “Shi ne wanda mukai magana ya amince zai auri Majeederh, na kawo shi Abbu ya gansa” Uncle’s ɗin suka dinga kallon Tasi’u kafin Uncle B ya ce “Ok neman kai aka ce miki ake da ita?” Ta ɗan shafa kai ta ce “Daman naga har yanzu ba tayi aure bane, kuma tana ta yawo a gari har ana mana gori wai iskanci take….,” Wani ba hangon mari ta ji an sauke mata nan take hancinta ya fashe, aka ƙara sauke mata wani. Da sauri Uncle Isma’il ya ce “Khalil mene haka?” Huci kawai Abraham yake bai ma san akan me ake magana ba, sunan Majeederh kawai ya fahimta. Ya juya kan Tasi’u sai gashi ya saki fitsari a wando yana cewa “Wallahi ƙarya take ni Mahaukaci ne ba wani aure da za a mini” Sai kuma ya kwasa da gudu ya fice daga cikin gidan. Raihana ma ta miƙe tai waje da gudu tuni gefen fuskarta ya kumbura bata taɓa jin zafin mari irin wannan ba wanda ya gigita ta lokaci ɗaya. Abraham ya shiga motarshi ya fice da gudu tare da nufar gidan Grandpa. “Wannan yaron zuciya ne dashi” Uncle Bello ya ce “I like him, da musulmi ne babu abinda zai hana ni aura masa Majeederh wlh, ko zata dinga goya shi a baya dan ƙanƙantar shekarunsa” Uncle Isma’il ya ce “Ko waye ya faɗa mata namiji na yin kaɗan? Kuma ma age is just a number sanda zata fara ƙaunar mijinta ba wanda ya sani” Murmushi kawai Uncle Bello ya yi ya ce “Exlty, kaga a 9mnts ka samu jika” Ya ce “Ko shakka babu a wannan zafin naman na shi”…. Bayan kwana biyar Majeederh na zaune duk ta rame ta kalli Latifa sai ta ji kamar ta faɗa mata Abraham na shigo mata bedroom cikin dare amma ta ji tsoron kada tayi mata wata fassarar Kullum abin na damunta ta rasa yadda za ta yi, bata da ƙarfin qiwwar tunkarar Abbu da wannan maganar hakan ya sanya bata da wani mafita kullum addu’a take Ubangiji ya ɗauki ranta ta huta da wannan halin da take ciki. “Ni laifinki nake gani, ga Aliyu ki aura wlh da tuni kin haihu da shi a sanda na yi miki wannan maganar amma kin ƙi” Majeederh ta girgiza kai ta ce “Ina jin kamar bani da rabon farin ciki a wannan duniyar Latifa, bani da gata na ko wacce mace na sare banda na san hukuncin wanda ya kashe kansa wlh da rataye kai na zan yi na huta, an kasa fahimta ba babu wanda ya gane halin da nake ciki, Abraham ya takura ni duk inda zani ya sani da ace na san ina ne dangin mahaifiyata wlh da can zan tafi maybe su za su iya fahimtar yadda nake ji a zuciyata, akwai mutanen da Ubangiji yake ƙaddara musu abubuwa wanda basu da rabo a duniya sai a lahira jikina yana bani ina ɗaya daga cikinsu” Hawaye ne ya kawo a idanun Latifa ta ce “Stop saying that dear, Ubangiji ya fi kowa sanin halin da kike ciki, In sha Allah watarana sai labari zaki zama abar kwatance, zaki farin ciki, zaki dariya sooner or later” Majeederh ta runtse Idanunta ba tare da ta ce komai ba. Gabaɗaya ƙaddara ce ke zagaye da rayuwarta tasan idan ta cika mumina dole tayi accepting na destiny ɗinta har zuwa lokacin mutuwar ta. Ƙilan rabonta na Aljanna yana jiranta. Aliyu dake sauraran su tun ɗazo ya sakko daga upstairs da sauri Majeederh ta rufe fuskarta da liƙab. Ya nemi waje ya zauna Latifa ta ce “Sweetheart ya zazzaɓi?” A hankali ya ce “Allhamd” Majeederh ta ce “Sannu Aliyu” Ya buɗe idanunsa zuciyarsa na harabawa jin ta kira sunansa ya dai kalleta bai ce komai ba. Can ya ce “Ki yi haƙuri da rayuwa, kada ki sare kuma ki yarda Allah ke yi shi kuma zai miki, ki tsarkake zuciyarki, ki miƙa lamuranki ga Ubangiji ki ci-gaba da addu’a watarana zai amsa, babu ɗan adam ɗin da bashi da damuwa ko ƙalubale Hawwa’u naki ne kawai ya fito fili” Miƙewa tayi tsaye ta ce “Thank you” Ya ɗauke idanunsa duk suka bita da kallo harta fice daga cikin Parlourn. Latifa ta ce “Sweetheart dan ka auri Majeederh” Da wani kalar yanayi ya kalleta ya ce “how many times zan ce miki bana son wannan maganar? Eh? Ni na taɓa ce miki ina son ta ne?” Ta ce “Sbd Allah, watarana zaka so ta, she’s a darling ita abar so ce” Ya ce “Bana son ta” Da sauri Majeederh ta bar wajan tana rufe Idanunta domin daman tsaye tayi tana mai da numfashi sai kuma ta ji suna maganar. Latifa ta miƙe tsaye tare da barin wajan, Aliyu ya riƙe saitin zuciyarsa a hankali ya ce “Hauwwau, u’re my destiny”
Majeederh na zaune zuru ita ɗaya lokaci lokaci take kallon ƙofa, a hankali ta miƙe ta zura hijabi ko wanka ba tayi ba ta nufi part ɗin Mami ta sameta ta shirya zata nufi part ɗin Abbu “Majeederh ya dai?” Kanta a ƙasa ta ce “Mami zan kwanta part ɗinki” Da mamaki ta ce “Me ya sa samu naki?” Ta ce “Tsoro nake ji” Ta dinga kallonta kafin ta ce “Ok ni zani wajan Abbunku ki kwanta ki zare key ɗin, kin ci abinci?” Ta ce “Bana jin yunwa” Mami ta ce “Wanne irin bakya jin yunwa? Da safe na haka kika ce fa, ki tabbatar ko tea kin sha kafin ki kwanta” Ta jinjina kai kana ta shige part ɗin Mami, da mamaki take kallon Ruma sai bata kulata ba Ruma ta ce “Ki ce yau mai kwanan gida ne, ana ta tsofa a gida dai” Majeederh bata ce komai ba. Ruma ta ce “Allah sarki ɗan haɗa mini tea plx ban jin daɗi” Majeederh ta juya ta kalleta ta ce “Ashe ba zaki sha ba” Ruma ta miƙe tana kallon Majeederh ta ce “Ina magana kina magana? Wake ja da matar aure baki san yanzu gaba nake dake….” Wasu tagwayen maruka Majeederh ta saukewa Ruma har sai da taga wuta ta nunata da yatsa ta ce “Ki iya bakin ki, stay in your limit da aure irin naki gwara ban ba, idan iskanci zan yi kinsan me lasisi zan yi” Ruma ta buɗe baki za ta yi magana ta ce “Uffan kika ce sai na haɗa miki jini da majina a nan” Ta yi tsit tana zare idanunta. Duguwar Majeederh ta zauna tana duba wayarta Dm ta gani domin tuni ta goge number Abraham amma ƙarshen Digits kawai ta gani ta san shi ne. Kamar zata share sai kuma ta buɗe ɗan short note ne mara yawa ta fara karantawa.
“Ina inviting naki zuwa bikin Easter Monday, gobe 4:30 no african time, ko kizo ko na zo na ɗauke ki….Ur Better half Bad boy”
Kashe wayar tayi tana jan tsaki domin bata bawa abun serious ba. Raya daren tayi ta kasa bacci gabanta sai faɗuwa yake daga ƙarshe tayi alwala tayi sallah daman bata jima da gama al’ada ba. Bikin Easter Monday. Mabiya addinin Kirisita a faɗin duniya kan gudanar da bukukuwan Easter duk shekara domin tunawa da gicciyewa da kuma tashin Yesu Almasihu daga cikin matattu.
Bikin dai a kan fara shi ne tun daga dare irin na Alhamis zuwa wayewar garin Juma’a a kuma kammala a ranar Litinin ta gaba. A faɗar David shugaban kungiyar Kiristoci ta Najeriya reshen jihar Kano ya ce bukukuwan Easter sun kasu kashi biyu; akwai wanda ake kira Juma’a mai Tsarki wato ”Good Friday” da kuma Easter Monday..
The day!. Majeederh na zaune a office ɗinta sbd kiran gaggawar da akai mata, bayan da a sallami jama’a ta miƙe tare da ɗaukan komai nata har waya ta rufe office ɗin sbd P.a bata nan, tana fitowa zata shiga mota taji an shaƙa mata abu hanci tare da caka mata allura a wuyanta, ganinta ya ɗauke komai nata ya tsaya bata ƙara sanin meke faruwa ba. Da sauri Taj ya sakata a mota shi da John suka ja motar da gudu suka bar wajan. Abraham na kwance a Main parlour na gidansa yana duba X-ray ɗin da akai masa sosai tsoro ya bayyana akan fuskarsa a karo na farko, ya dinga kallon X-ray ɗin da sauri kuma ya miƙe ganin Taj ɗauke da Majeederh a kafaɗa a hargitse ya nufe shi yana tallafo Majeederh zuwa saman ƙirjinsa idanunsa akan Taj ya ce “Me ka yi mata?” Ya ɗaga kafaɗa ya ce “Me kowa zan mata? Mafita na kawo maka sai ka gwada ka tabbatar” Yana faɗin hakan ya fice daga parlourn Abraham ya dinga kallon fuskar Majeederh kamar bai taɓa ganinta ba, abinda ke bashi mamaki sam ya daina jin yanayin da yake ji ya kwantar da ita tare da mikewa ya ɗauki Cork yana sha sam bai san Taj ya zuba ƙwaya a ciki ba, ya shanye tas yana rufe idanu, ko good 3 minutes ba a dauka ba jikinsa ya fara tsoma ya ƙarasa kusa da Majeederh ya zauna ya kifa kansa, idan ya ɗago ya kalleta sai kuma ya bayar da kansa kansa, rawar da jikinsa yake ya tsananta hankalinsa ya fara gujeshewa sbd wani irin mahaukatan ƙwayoyi Taj ya haɗa masa, kala daban-daban dana saka felling dana gusar da hankali. Bai san mene ya faru ba sai kawai ganinsa ya yi rungume da Majeederh ya mirginata gefe zuwa ƙasa daga nan ta fara loosing control ɗinsa wani kalar sauti yake fitarwa tare da neman hanyar ratsa jikinta amma ina! Jikinsa yaƙi bashi dama ɗan sauti yaƙi motsawa kamar lagwani a kalanzir, bashi da guzari ta wannan ɓangaren shi kansa kuma ya san ba haka yake ba ai amma cike da hope ya ci-gaba da ƙoƙarin ya ratsa ya shige kamar daga sama kuma suka fara jin ruwan bindigo, wanda ya ratsa cikin gidan Abraham kamar ana yaƙi, sosai Abraham yaji ƙara amma bashi da zarafin kare Majeederh balle kansa bai san inda hankalinsa yake ba a lokacin. Da gudu Taj ya shigo yana zuwa bai damu da yadda yaga Abraham ba ya saka hannu ya fisge Abraham daga kan Majeederh ya ce “Bad boy get up where’s ur gun an kawo mana hari” Abraham ya yi shiru a lokacin kamar matacce idanunsa na zubar wani irin hawaye mai zafin gaske. Jin ƙarar bindigar na ƙara yawa ya sanya Taj ficewa ya ci karo da John da Joshua ko wanne riƙe da bindiga wasu manyan mutane ne fuska rufe hannunsu riƙe da manyan bindigo John ya nufi wani wanda ke ƙoƙarin shiga parlour cikin rashin sa a mutumin ya sakarwa John harsashi a ƙirji nan take ya faɗi matacce. Taj ya zare idanu kai tsaye kuma suka shige babu jimawa suka fito hannunsu ɗauke da Majeederh, mota suka shiga tare da barin gidan da gudu… Gudu mutanen suke sosai har suka isa wani haɗaɗɗan gida suna zuwa suka shimfiɗe Majeederh a ƙasa wani ya ce “Sir gata nan” Wanda aka kira da Sir ya juya ya saki wata mahaukaciyar dariya. Alhaji Bashir kenan dariya yake kamar zai kifa kafin ya ce “Well-done, Alhji Abdul’aziz Khan yau zaka biya bashin daka ɗauka, ka karɓe miliyoyin kuɗina da nufin zaka bani auren Ƴarka sbd son zuciya amma kaƙi ka ɗauka na manta?” Alhaji Bashir ya ƙara yin wata dariya kamar Mahaukaci cike da zallar rashin Imani ya ce “Zunubinka zai shafi Ƴarka, ki yi haƙuri Malama Majeederh Abdul’aziz Khan! Ubanki ya ja miki ba zan taɓa yafe masa kuɗina ba, a yanzu kuma ba kuɗin nake buƙata ba, ni bana yafiya ke na ce ina so kuma dole na samu, ya yi arziƙi ya mance da deal ɗinmu” Ya juya ya kalli wani ya ce “Dr wannan alurar ya ka ce aikinta?” Ya ce “Idan akai mata ita ba zata taɓa farkawa ba har tsayin kwana uku, sannan za a kashe mata dukkan jiyoyin jikinta, idan akai mata ki wuƙa aka saka za a cire mata ƙafa ba zata taɓa sani ba, ba zata jin wani abu wai shi zafi ba” Alhaji Bashir ya ƙara sakin dry ya ce “Well-done Dr” Dr ɗin ya ce “Amma Alhj na faɗa maka kazarinka ya saki ba zaka iya taɓuka abin arziƙi ba” Alhj Bashir ya ce “Dr tell me something, zan iya amsar virgin na mace?” Ya ce “Why not? Amma baifi kai 3mns ba, kuma duk wacce zakai virgin nata ba zata wahala ba” Alhji Bashir ya ce “I don’t care ko ta sha wahala ko kada ta sha, idan har zan iya amsar budurcinta shikenan that’s what i want” Murmushi Dr ya yi ya ce “Ok, amma daga kanta ba lallai ka sake kusantar kowa ba sbd jikinka ya gaji gabaɗaya, bari na yi mata alurar” Alhji Bashir ya ce “Go ahead, ka faɗa mata biyu” Dr ya girgiza kai yana jinjina rashin imanin Alhaji Bashir amma ko mene Ubanta ya ja mata ai. Allurai a kaiwa Majeederh aka kaita wani ɗaki, idanu rufe kamar maye cike da rashin tausayi da imani haka ya yi dis virgin na Majeederh ya yi mata Fyaɗe wanda ko shi da kansa bai zai ce ya ji daɗin abun ba…..

MIJIN MALAMA…. na kuɗi ne pay before you read 08119237616.

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button