Hausa NovelsWata karuwa Hausa Novel

Wata karuwa 12

Sponsored Links

Miƙewa yayi ya koma bakin gadon ya zauna ya dafe kansa da hannayensa baisan ta iso garesa ba saida yaji ta ɗora kanta a cinyarsa cikin kuka tace “Na roƙeka kada ka taɓa mana zumunci Abdu inason yar’uwata da farin cikinta fiye da yanda kake tunaninta bana fatan na zama sila ta shigarta damuwa Abdu don amincin dake tsakanina dakai kayimin wannan alfarmar ka karɓi yar’uwata ka ƙyaleni tafini dacewa dakai”
Tunda ta fara mgnr bai ɗauke idanunsa daga kanta ba har ta gama baice komai ba saida yaga tana ƙoƙarin miƙewa ya janyota suka zube a gadon ta fado saman ƙirjinsa yasa hannunsa biyu ya haɗe ta da jikinsa suka saki ajiyar zuciya a tare ta rasa meye yasa duk mazan da suke ƙoƙarin haɗa jikinsu da nata batajin komai akansu amma ko ya ta raɓi jikin Abdu sai taji wutar kanta ta ruru.
Shima abinda taji yakeji harma yafita karɓar yanayi a hankali yaji tanata sauke ajiyar zuciya jikinta yaji ya saki ya mirginar da ita ya haura samanta ya zare mata mayafin jikinta yakai hannu zai zuge zip ɗin rigarta ta gaba tayi saurin riƙe hannunsa.
Buɗe idanunta tayi akansa shima idanunsa cikin nata ya lumshe tare da kwantar da kansa a ƙirjinta yaja numfashi ya dire ya sake buɗe idanunsa

 

A kanta ya ɗora lips ɗinsa saman kuncinta yana tsotsa ta lumshe idanu tare da ɗora hannunta a kansa ta buɗe bakinta zatayi masa mgn yayi saurin haɗe bakinsa da nata suka saki ajiyar zuciya tare tanajin wani yanayi da bata taɓa kasancewa a cikinsa ba a hankali ta tallafo kansa ya lumshe idanunsa ya ɗora hannunsa a kafaɗarta ya janye bakinsa daga nata yayi ƙasa da kansa yasa bakinsa ya kama zip na rigarta yajashi tayi saurin ƙanƙame jikinta cike da matsanancin tsoro ta buɗe baki zatayi mgn ya ɗago cikin wata Murya data sanya ilahirin jikinta ɗaukar charge yace “Please banason a’a Aneesah nafi kowa sanin darajarki zanbiki a hankali idan ma kince bakiso zan barki nidai ki barni na samu relief”
Hawaye ne ya tsiyayo mata tace “Wlh banaso tsoro nakeji Abdul-Ahad ka barni….” Bata ƙarasa ba taji ya ɓalle mata bra yaja numfashi me ƙarfi yayi saurin ɗora hannunsa bisa manyan nonuwanta ya riƙe nipples ɗinta da yatsunsa yana matsawa yana wani lumshe ido yanajin wata muguwar sha’awa na bijiro masa. Kamar wacce aka tsikara ta watsar dashi ta miƙe lkcn daya ɗora bakinsa saman manyan nonuwanta jikinta na ɓari tace “banaso wlh zafi ciwo….” Komawa yayi ya kwanta idanunsa a lumshe yarinyar tana bashi ciwon kai. Ganin ta tsaya ta zuba masa idanu ne yasashi miƙa mata hannu yace “An…. Aneey kizo bazan wahalar dake ba zanbiki a hankali ki bani nononki nasha Please inasonsu da gaske nake sonsu inason kallonsu…..” Maƙale kafaɗa tayi ya miƙe ya zare rigarsa ya nufota ta janye da sauri yayi saurin cafkota jikinsa na ɓari yace “Kada ki cutar da mijinki Aneey inada matsala da feeling bana iya control kaina idan tazo kibarni na samu nutsuwa a inda ya dace”…………

Related Articles

 

•┈┈┈••✦✿✦••┈┈┈•
_*WATA KARUWAA* Na kuɗine ,Zafafa ne🔥 Cikin jerin gwanon *TAURARI UKU🔥🔥🔥✨ MASU HASKAWA💡* Da suke zuwa maku daga alƙalumman gwanayen marubutanku,Taurari Uku ✨Masu Tashe ,wanda suka haɗa da:_
_*WATA KARUWA* Daga Alƙalamar OUM HAIRAN_
_*SIYASA TAH* Daga Alƙalamar MAMAN TEDDY_
_*AUREN SHA’AWA* Daga Alƙalamar OUM APHNAN Karku bari a baku labari,zaku samesu cikin sassauƙan farashin da babu kamarsu_
_Regular_
Zaki samu guda *Ɗaya* ₦300
*Biyu* ₦500
*Duka ukun* ₦800

_Manyan mata kuma ƙasaitattu ba’a barku a baya ba,ganaku kaɗan cikin tunjimin aljihunku_
*Ɗaya* ₦1000
*Biyu* ₦1500
*Duka ukun* ₦2000

•┈┈┈••✦✿✦••┈┈┈•

_Zaki biya ta wannan Bank account ɗin_
0255526235
_Fauziyya Tasi’u. GTbank_

Ko katin MTN
_Zaki biya ta wannan number_
08081202932

Ko VTU
_Zaki biya Ta wannan Number_
09065990265

•┈┈┈••✦✿✦••┈┈┈•

*SHAIDAR BIYANKI SAI KI TURA TA NAN*
09065990265

♡♡ “`Sai munjiku Masoyan Amana….Share💃👍Share💃💃👍And Share💃💃💃👍Habibties Allah ka barmu da masu sonmu😍😍😍“`♡♡

 

*OUM HAIRAN*
[12/16, 2:33 PM] Oum Hairan&Affan: *WATA KARUWA*

 

*OUM HAIRAN*

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button