Jarabta Hausa Novel
-
Jarabta 49
Dan dariya taji yazo mata, kawad dakai tayi sanan tace “sorry” ahankali, kamo hanunta yay ya zauna akan gado ya…
Read More » -
Jarabta 45
Yunkurawa tayi ta tashi yasa hannu ya kwato da kanta kan kirjinshi yana shafa bayanta ahankali yace “sleep” gabaki daya…
Read More » -
Jarabta 31
Ahankali yake daga kafa haryakai bakin gadon ya tsaya yay folding hanunshi a kirji cikin sanyin murya yace “is it…
Read More » -
Jarabta 33
Sheshekan kuka datake ji yasa ta farka cikin tsakiyar daren nan, ahankali ta mika hannu ta kunna wutar dakin hakan…
Read More » -
Jarabta 26
Yau Monday bata da lectures amma sabida Farida data kirata tamanta da presentation dinta dake cikin file akan table Kuma…
Read More » -
Jarabta 24
Washegari zazzabi ne yarufe Farida hakan yasa Anty Hindu tace ta zauna kartaje school yau Abba Kuma yakira Dr. Bala…
Read More » -
Jarabta 29
“Maman Ibrahim Islam na asibiti fito fito mutafi” arude Mum da Farida data fashe da kuka suka fito daga daki,…
Read More » -
Jarabta 20
Tun kafin la’asar tazo ta shiga wanka ta dauro alwala tafito, jin ana kiran sallan la’asar yasa ta shimfida dadduma…
Read More » -
Jarabta 32
Kaman mai rada yace “I love you so much, zuciya ta bazata iya jure rashin kiba, nasan baki sanni ba…
Read More » -
Jarabta 23
Saida takai bakin gate sanan ta juyo ta kallai cikeda masifa tace “wai wat is ur problem with me ne…
Read More »