Hausa NovelsWata karuwa Hausa Novel

Wata karuwa 14

Sponsored Links

Ok na gane shikenan na hƙr zanciki amma ba yanzu ba duk lkcn da kika shiryawa hakan ki faɗamin” wata ajiyar zuciya ta gdyr Allah ta saki a ranta tanajin ta samu damar da zata tserewa wannan mummunar Al’ada tasu me kama data kafuran farko a ranta tanajin to waima anya kuwa Abdul-Ahad musulmi ne su? Bata ida wannan lissafin ba ta fara hasaso sau nawa ita da kanta yace tabashi ruwa yayi sallah….
Kasa samun damar ida tunanin tayi lkcn da harshensa ya ratsa cikin gabanta ta haɗiye wani abu me nauyi tare da cewa “Hahhh ahhhh Abd… Abdu….. Ka cire zaka zautar dan….” Rufe mata baki yayi yaci gaba da lasar gabanta yana dan tura harshensa cikin tsukakkiyar hanyar da shi kansa saida ya tausaya mata ranar da zai nemi shigarta da wannan lafiyyayar dick ɗin nasa.
Hannunsa ya zura cikin wandonsa yanashanta yana shafa sandar girmansa suna sakin wani nishi a tare tsayin lkc tayi release yakai uku a bakinsa kafin taji ya ƙanƙameta ya saki wani ihu me ƙarfi jikinsa yana rawa ya hauro samanta yayi mata rumfa taji wani abu me ƙarfi saitin gindinta can kuma taji wani danshi ta cikin wandonsa ya saki ajiyar zuciya ya shiga kissing nata ta ko ina yana faɗin “Ohhhh daɗina I luv u inasonki inasonki zamuji daɗinmu over”

 

Buɗe idanunta tayi akansa shima ita yake kallo idanunsa masu kwarjini da izza ya zuba cikin nata tayi saurin ɗauke nata bata taɓa ƙarewa Abdu kallo ba bata taɓa kusantarsa kusanci irin wannan ba sai yau farinsa har wani yellow fatarsa takeyi hancinsa shine kawai dogo a fuskarsa idanunsa ƙananu ne irin na cikakkun maza masu haiba bakinsa ma ƙarami ne sosai lips ɗinsa jane kamar yasa jambaki haƙoransa jerarru farare tas ashe yanada wushirya siririya bata taɓa kulaba sai yau girarsa irin me cukus ɗinnan ce a saiti kamar an gyarata sai gashin idanunsa zara² yanada dimple a duk lkcn da yayi murmushi sai ya lotsa, ƙirjinsa faffaɗa sosai yanada faɗin jiki dirararren namiji shiba dogo ba kuma iya ƙwaƙwarka bazakace masa gajere ba.
Zuciyarta na gama ƙissima mata Surarsa taji gabanta yabada wani ras ta miƙe.

Related Articles

 

riƙo yayi yace “ina zaki?” Kallonsa tayi hawaye ya zubo mata tace “Kayana zansa na tafi gda” murmushi yayi ya miƙe yace “Muje nayi miki wanka” maƙale kafaɗa tayi yayi ƙasa da kansa yayi kissing goshinta yace ”Kinfa zo kenan” girgiza masa kai tayi zuciyarta na daɗa karyewa tayi ƙasa da kanta tace “Don Allah ka tausaya min ka barni na koma gdanmu idan baba ya juya yaga bananan ciwonsa zai iya tashi” baice komi ba ya nufi bathroom ya watso ruwa ya fito tana inda yabarta ya ɗaure fuska sosai yace “kije ki watsa ruwan kizo mu tafi” wani farin ciki taji ya cika mata zuciya ta shiga bayin duk da ba komai take ganewa ba haka tayi wankan ta fito ta zari rigarta tasa ta ɗaura ɗankwalin ta yafa mayafinta yana tsaye jikin mirrow yana ɗaura agogo fuskarsa a ɗaure tamau gabaɗaya sai jikinta yayi sanyi ta koma ta tsaya ta jingina da bango saida ya gama shirinsa tsaf sannan ya juyo ya kalleta ya nufi ƙofar yana cewa “Muje” babu musu tabi bayansa. Maimakon subi ta inda suka shigo sai taga ya buɗe wata ƙofar daban yabi dasu ta wata hanya basuyi doguwar tafiya ba sai gasu a harabar wajen da aka jere motocin yayima wacce yayi nufin hawa key ta fara kawo danger ya nufeta tana biye dashi har jikin motar ya buɗe suka shiga yaja suka fita.

 

Har suka tsaya baiyi mata mgn ba takai hannu ta buɗe motar zata fita yace “Inada raunin zuciya akan mutumin da zaike yawan haɗani da Allah Aneesah ki shiga gda amma ki kula da kanki kisani kuma ki riƙe a ranki matsayinki ya bambamta da sauran ƴammata ke ki rinƙa jinki a matsayin matar aure kuma uwar ɗana Aneey nasan yanda nabarki nasan yanda zan dawo in tarar dake idan na tarar da saɓanin abinda na bari Allah ɗaya zaki fuskanci tashin hankali daga gareni” yanayin shiru yasa hannunsa a aljihunsa ya zaro raffers na daloli guda biyu ya bata sannan ya zaro yan dubu² guda biyu yace ki riƙe su a hannun ki zanbi su King Idan zasu tafi domin samawa kaina mafita bake ba nima nayi alƙawarin bazanyi zina dake ba Aneey ki jirani zan dawo”

•┈┈┈••✦✿✦••┈┈┈•
_*WATA KARUWAA* Na kuɗine ,Zafafa ne🔥 Cikin jerin gwanon *TAURARI UKU🔥🔥🔥✨ MASU HASKAWA💡* Da suke zuwa maku daga alƙalumman gwanayen marubutanku,Taurari Uku ✨Masu Tashe ,wanda suka haɗa da:_
_*WATA KARUWA* Daga Alƙalamar OUM HAIRAN_
_*SIYASA TAH* Daga Alƙalamar MAMAN TEDDY_
_*AUREN SHA’AWA* Daga Alƙalamar OUM APHNAN Karku bari a baku labari,zaku samesu cikin sassauƙan farashin da babu kamarsu_
_Regular_
Zaki samu guda *Ɗaya* ₦300
*Biyu* ₦500
*Duka ukun* ₦800

_Manyan mata kuma ƙasaitattu ba’a barku a baya ba,ganaku kaɗan cikin tunjimin aljihunku_
*Ɗaya* ₦1000
*Biyu* ₦1500
*Duka ukun* ₦2000

•┈┈┈••✦✿✦••┈┈┈•

_Zaki biya ta wannan Bank account ɗin_
0255526235
_Fauziyya Tasi’u. GTbank_

Ko katin MTN
_Zaki biya ta wannan number_
08081202932

Ko VTU
_Zaki biya Ta wannan Number_
09065990265

•┈┈┈••✦✿✦••┈┈┈•

*SHAIDAR BIYANKI SAI KI TURA TA NAN*
09065990265

♡♡ “`Sai munjiku Masoyan Amana….Share💃👍Share💃💃👍And Share💃💃💃👍Habibties Allah ka barmu da masu sonmu😍😍😍“`♡♡

 

*OUM HAIRAN*
[12/16, 2:33 PM] Oum Hairan&Affan: *WATA KARUWA*

 

*OUM HAIRAN*

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button