Hausa Novels
-
Jarabta 55
Ya sakin mata light kiss gudun karya ji mata ciwo sanan ya dago kai ya kalleta murmushi kwance akan fuskarshi,…
Read More » -
Jarabta 56
Washegari wuraren 10 suka shigo airport din, bangaren private jet terminals suka tafi, sukai parking mota suka fiffito, yana sanye…
Read More » -
Jarabta 57
Batare daya dago kaiba yace “Islaaam” kadan ta kallai dan wahalan bude idanunta duka takeji sosai, murmushi yay ya matso…
Read More » -
Jarabta 53
Ihu yake yana kiran Dr tareda danna alarm din gefen bed nakiran Doctors, hakan yasa Abba yana ganin Doctors din…
Read More » -
Jarabta 54
54… Ahankali yake bude idanunshi dasuka mai mugun nauyi ga kanshi dake mugun sarawa, da kyar ya iya bude idanun…
Read More » -
Jarabta 40
Wani mugun kallo ya watsama Faridan batare daya damu da maganan mutanen wajen ba ya juya zai tafi, kafarshi Islam…
Read More » -
Jarabta 46
Kamshin turaren dataji yacika mata hanci ne yatada ita daga baccin datake, ahankali take bude ido harta gama budesu Khaleel…
Read More » -
Jarabta 48
Bari muleka Faridan mu. Idan kunga Farida saikun tausayamata ta rame sosai, da kyar Mum kesata taci abinci, bata da…
Read More » -
Jarabta 51
Da kyar ta iya ta zauna akasa ta daura kanta akan kujera tana wani irin numfarfashi da baki tana cije…
Read More » -
Jarabta 47
Yakamo hanunta yarike gam yana yar dariya, turo baki tace “kasaken” make mata kafada yayi yaja hanunta har gaban wardrobe,…
Read More »