Jarabta Hausa Novel

  • Jarabta 54

    54… Ahankali yake bude idanunshi dasuka mai mugun nauyi ga kanshi dake mugun sarawa, da kyar ya iya bude idanun…

    Read More »
  • Jarabta 34

    Aika Mum yayi takirasu zama sukayi su biyun afalon Abba yay gyaran murya yace “burin kowani uban ne yaga yarshi…

    Read More »
  • Jarabta 48

    Bari muleka Faridan mu. Idan kunga Farida saikun tausayamata ta rame sosai, da kyar Mum kesata taci abinci, bata da…

    Read More »
  • Jarabta 47

    Yakamo hanunta yarike gam yana yar dariya, turo baki tace “kasaken” make mata kafada yayi yaja hanunta har gaban wardrobe,…

    Read More »
  • Jarabta 52

    Farida tafi minti 10 tsaye a wurin sanan ta daddafe bango tafito tana ganin jiri ta shiga napep din tareda…

    Read More »
  • Jarabta 35

    Ahankali ta bude dakinsu jikinta yay mugun sanyi ganin Farida tsaye a tsakar dakin idanunta sunyi jajir alamun taci kuka,…

    Read More »
  • Jarabta 43

    Parking Abba yay yafuto yazagayo ta inda take ya budemata kofa, tama kasa tashi tana mamaki mekuma sukeyi anan ga…

    Read More »
  • Jarabta 53

    Ihu yake yana kiran Dr tareda danna alarm din gefen bed nakiran Doctors, hakan yasa Abba yana ganin Doctors din…

    Read More »
  • Jarabta 41

    Abba ya kalli Islam yace “mesa kika aikata irin abin nan Islam?” Mum tace “Alaji bawanan ma kadai ba da…

    Read More »
  • Jarabta 45

    Yunkurawa tayi ta tashi yasa hannu ya kwato da kanta kan kirjinshi yana shafa bayanta ahankali yace “sleep” gabaki daya…

    Read More »
Back to top button